Ankarvo daga Nawwas Bn Sam'an -Allah ya yarda da shi- yace na ji Manzon Allah SAW ya ce "za;a zo da Alqur'ani a Ranar Alkiyama da Ma'abotansa da suke aiki da shi a Duniya, Suratul Baqara da Ali Imran suna musu jangora, suna kare Ma'atansu"
Ingantacce ne - Muslim ne ya rawaito shi

An aika shi cikin Nasara