Lallai cewa Allah yana daga Darajar wasu Mutane da wannan littafin kuma ya sauke Darajar wasu

Daga Umar Allah ya yarda da shi- cewa manzon Allah SAW ya ce: "Lallai cewa Allah yana daga Darajar wasu Mutane da wannan littafin kuma ya sauke Darajar wasu"
Ingantacce ne - Muslim ne ya rawaito shi

An aika shi cikin Nasara