Annabi - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - ya bada labarin cewa Alkiyama ba zata tsayaba har sai musulmi da yahudawa sun yi yaki, Har idan bayahude ya gudu bayan dutse dan ya buyarwa musulmi; Allah zai sa dutsen ya yi magana ya kira musulmin: Da cewa akwai bayahude a bayansa har ya zo dan kashe shi.