explain-icon

Bayani

Annabi - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - ya bada labarin cewa Alkiyama ba zata tsayaba har sai musulmi da yahudawa sun yi yaki, Har idan bayahude ya gudu bayan dutse dan ya buyarwa musulmi; Allah zai sa dutsen ya yi magana ya kira musulmin: Da cewa akwai bayahude a bayansa har ya zo dan kashe shi.

explain-icon

Daga Cikin Fa idodin Hadisin

  • Bada labarin Annabi - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - ga wasu daga abubuwan dake boye da masu zuwa, yayin da Allah - Madaukakin sarki - Ya tsinkayar da shi, to shi zai afku babu makawa.
  • Yaki tsakanin musulmai da yahudawa a karshen zamani, kuma wannan yana daga alamomin Alkiyama.
  • Wanzuwar addinin Musulunci har zuwa ranar Alkiyama, da nasararsa akan addinai gaba daya.
  • Taimakon Allah ga musulmai akan makiyansu, daga wannan akwai sanya dutse ya yi magana a karshen zamani.