Kowane Mamaci ladan aikinsa yana tsayawa da Mutuwarsa, ba’a rubuta masa komai sabo, sai mai aman dako a tafarkin Allah,shi ne wanda yakr gadin Iyakokin Musulmai saboda Allah saboda haka Allah ya Aurtashi da wanzuwar ladan aikinsa, kuma za’a amuntar das hi daga fitinar Kabari kuma Mala’iku biyu ba asu tambayar shi ba