Daga Abu Huraira -Allah ya yarda da shi- zuwa ga Annabi: (Idan ya zauna tsakanini cinyoyinta da kafafuwanta kuma ya tara da ita to wanka ya wajaba).((A wani lafazin ko bai zubar da mani ba) Ingantacce ne - Muslim ne ya rawaito shi - Bukhari da Muslim suka Rawaito shi
explain-icon

شیکردنەوە

Idan Mutum ya zauna takanin hannuwan mace da kafafuwanta, ya kuma shigar da gabansa cikin gabanta, to wankan janaba ya zama tials koda mani bai fita ba; Saboda shigar da zakari kadai cikin farji na daga abubuwanda ke tilasta yin wankan janaba.