"Idan Annoba ta faru a wata Kasa kada wani Mutum ya shige ta, Saboda haka bai halatta a shige shi ba, saboda kare lafiyarsa da lafiyar waninsa, kuma idan rashin lafiyar ta shiga gari kuma yana ciki bai halatta gare shi ya futa ba kuma ya wajaba yayi hakuri kan abunda Allah ya kaddara masa don a rubuta masa lada.