Idan mutum yaransa maza guda uku ko kuma mata biyu Suka Mutu kadai, ko kuma maza da mata, to, Allah - Madaukaki - ya haramta jikinsa cin wuta, idan ya yi hakuri, kuma ya nemi ladan Allah, kuma ya gamsu da hukuncin Allah Madaukakin Sarki ya Hukunta, da da Kaddararsa wacce take kubutar da Rantsuwa, ga wanda yake ketare Siraxi. Domin Allah Madaukaki yana cewa: (Kuma babu wani daga cikinku face sai ya ketare ta)