Daga Abdullah bn Abbas - Allah ya yarda da shi - wanda ya ce: "Mene ne sammai bakwai da kassai bakwai a cikin tafin Mai rahama, sai dai a matsayin kwaya a hannun dayanku". Albani ya Rawaito Ingancin sa daga Ibn Taimiyya amma bai bibiye shi ba - Ibn Jareer ne ya Rawaito shi - Al-Thahabi Ya Rawaito shi a Babin Uluwwi (Daukakar Allah bisa Bayinsa( - Abdullahi Bn Al-Mam Ahmad Ya Rawaito shi