Daga Abdullahi Dan Umar - Allah ya yarda da shi - zuwa ga Annabi : "Cewa Manzon Allah-Tsira da Amincin Allah su Tabbata a gareshi- Annabi ya hana tafiya da Qur'ani zuwa garin Abokan Gaba Ingantacce ne - Bukhari da Muslim suka Rawaito shi
explain-icon

Explanação

Annabi -Tsira da Amincin Allah su tabbata a gareshi- ya hana daukar Al-Qur'ani da kuma tafiya da shi zuwa garin Kafirai wadan da basa Addinin Musulunci kada ya zamanto abun Wulakantawa a can, kuma idan mafi yawan rinjaye tunani rashin samun hakan to ya halatta.