yayin da Manzon Allah SAW yayi wafati Sahabbai sunyi savanin wurin da za'a binne shi a cikinsa, sai Abubakar ya ce: ku binne shi a wurin da ya rasu a cikinsa, a cikin wasu Riwayoyi: cewa Abubakar ya ji Manzon Allah SAW yana cewa: Babu wani Annabi daga cikin Annabawa sai a Mahallin da yake son a binneshi a cikinsa