Daga Anas Bn Malik -Allah ya yarda da shi- ya ce: Manzon Allah SAW ya shogo mana sai ya yi baccin Rana a wajrnmu sai yayi Gumi sai Mahaifiyata ta zo da kwalba, sai ta fara zuba gumin a cikinta, sai Manzon Allah SAW ya farka, sai ya ce: "Ya ke Babar Sulaim Mai kike yi haka?" sai ta ce: Wannan guminka ne da zamu sanya shi a Turarenmu, kuma yafi kowane turare Ingantacce ne - Muslim ne ya rawaito shi