Daga Auf Bn Malik -Allah ya yarda da shi- zuwa ga Annabi: "Mafiyan Shuwagabanninku su ne wadan da kuke son su kuma suma suke sonku, kuke sadawa da su kuma suma suke saduwa, Mafi Sharrin Suwagabannninku su ne wadanda kuke kinsu suke kinku, kuke La'antarsu suma suna la'antarku" ya ce: muka ce: ya Manzon Allah bama yi watsi da su ba? ya ce: "Aa, matukar dai suna tsaida Salla a cikin ku, a'a Matukar dai suna tsaida Sallah a cikin ku" Ingantacce ne - Muslim ne ya rawaito shi