Abunda Hadisin yake nunawa kin wahalar da kai a Ibada sai mai Sallah yaji da Alamar rinjayar Bacci kuma shi yana Sallah sai ya yanke sallarsa ko ya cika ta sannan ya kwanta ya hutar da kansa, har don kada wani abu ya same shi na rashin dadi Addu'a halin gajiyarsa