Daga Abu Huraira - Allah ya yarda da shi - cewa Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya ce: "Allah Madaukakin Sarki zai yi dariya ga wasu maza biyu da suka kashe juna suka shiga Aljanna. Wannan yana fada ne saboda Allah kuma ana kashe shi, sannan Allah ya tuba da wanda ya kashe shi, kuma ya mika wuya kuma ya yi shahada." Ingantacce ne - Bukhari da Muslim suka Rawaito shi