Manzo mai tsira da amincin Allah zai zo ranar kiyama sai ya yi sujjada ga Allah ya kuma roke shi,sai Allah ya yi masa izini da yin ceto mafi girma, sai Ubangjinsa yace da shi: roki a baka kuma ka nemi ceto a baka, duk bukatarka an karba maka, cetonka kuma an baka