Daga Anas Dan Malik - Allah ya yarda da shi - an daga hadisin zuwa ga Annabi, Annabi tsira da aminci su tabbata a gare shi ya bada labari cewa: " shi zai zo y yi sujjada ga Ubangijinsa ya kuma yi godiya [ba da ceto zai fara ba] , sai a ce da shi: " Dago kanka ka fada za'a ji, ka roka a baka, ka nemi ceto za'a baka ceton." Ingantacce ne - Bukhari da Muslim suka Rawaito shi