-
-
An rawaito daga Anas -Allah ya yarda da shi- zuwa ga Annabi: "Haddin Dan Dabo Sare wuya"
Ingantacce ne - Abu Daud Ya Rawaito shi
-
Manzon Allah ya kasance idan yayi tafiya yana neman tsarin Allah daga Wahalar Tafiya, da Mummunar Dawowa, da tabarbarewar Yanayi, da kuma Addu'ar wanda aka Zalunta, da kuma Mummunan gani a cikin Ahali da Dukiya"
-
"Idan kukai tafiya a cikin Yalwa, to ku bawa Rakuma hakkinsu na Kasa, kuma idan kukai Tafiya cikin Fari kuyi Saurin Tafiya, kuyi gaggawar wanketa"
-
"Manzon Allah ya Kasance, yana jinkirtawa a bayan Matafiya, Saboda ya taimakawa Rarrauna, Kuma ya dauke shi kuma yayi Masa Addu'a"
-
Annabi ya hana tafiya da Qur'ani zuwa garin Abokan Gaba