An rawaito daga Abu Huraira -Allah ya yarda da shi- zuwa ga Annabi: "Idan kukai tafiya a cikin Yalwa, to ku bawa Rakuma hakkinsu na Kasa, kuma idan kukai Tafiya cikin Fari kuyi Saurin Tafiya, kuyi gaggawar wanketa"
Ingantacce ne - Muslim ne ya rawaito shi