A cikin wannan hadisin bayani ne a kan falalar jihadi saboda Allah ta yadda Allah - Madaukaki - ke amsa kiran mujahid yayin da yake cikin yaki, haka nan kuma ya bayyana falalar kiran salla yayin da Allah - Madaukaki - ke amsa addu'ar Musulmi a kiran salla da har sai an tsayar da salla.