Daga Umar Dan Khaddab -Allah ya yarda da shi- cewa: Manzon Allah tsira da amincin Allah- " ya hana sanya Alhariri sai dai haka, sai ya daga mana yatsunsa biyu: Manuniya da y'ar tsakkiya". A wata ruwayar Muslim "ya Manzon Allah tsira da amincin Allah Manzon Allah ya hana sanya alhariri sai a gurin yatsu biyu, ko uku, ko hudu." Ingantacce ne - Bukhari da Muslim suka Rawaito shi