Daga Abdullahi Bn Umar -Allah ya yarda da su- Lallai cewa Bilal yayi kiran Sallah kafin Al-fijir, sai Manzon Allah SAW ya Umarce shi da ya Maimaita yayi kira da cewa: Ku saurara Bawan yayi Bacci ne, Ku saurara Bawan yayi Bacci ne, Ingantacce ne - Abu Daud Ya Rawaito shi