Wannan Hadisin yana bayanin cewa idan ladani yayi kuskure a lokacin kiran Salla to dole ne ya sanar da Mutane da kuskurensa, saboda Manzon Allah SAW ya Umarci Bilal lokacin da yayi kuskure kan ya yi shela ga Mutane cewa Ku saurara Bawan yayi Bacci ne,