Daga Abu huraira -Allah ya yarda da shi daga Manzon Allah SAW ya ce: "Sulaiman Xan Dauda -Amincin Allah a gare shi ya ce: "Na rantse a wannan Daren zan taki Matana guda Saba'in kowace mace daga cikin su zata haifi Yaron da zaiyi jahadi a Tafarkin Allah
Ingantacce ne - Bukhari da Muslim suka Rawaito shi