Daga Abu Huraira, Allah ya yarda da shi, cewa Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya ce: Idan kuka ga wani yana sayarwa ko saye a cikin masallaci, to sai ku ce: Allah ba ya amfanar da kasuwancinku, kuma idan kun ga wadanda suke neman vata abu a ciki, sai ku ce: A'a.
Ingantacce ne - Al-Tirmithi Ya Rawaito shi