Daga Abu Qatada Al-ansary -Allah ya yarda da shi- ya ce: "Naga Manzon Allah SAW yana yiwa Mutane limanci kuma umama Bint Abi Al-as ita ce Xiyar Zainab Xiyar Manzon Allah SAW tana kan kafaxarsa, idan yayi Ruku'u sai ya Ajiye ta, kuma idan ya Xago daga Sujada sai ya Mayar da ita" Ingantacce ne - Bukhari da Muslim suka Rawaito shi