Daga Abdullahi Bn Umar -Allah ya yarda da su- ya ce: "An gaatar da no a haan Manzon Allah SAW a ranar yaqin Uhud ina Xan Shekara goma amma bai Mun izini ba, aka gabatar da ni a ranar yaqin Khandaq, ina xan shekara Sha biyar kuma yai mun izini"
Ingantacce ne - Bukhari da Muslim suka Rawaito shi