Cewa Annabi -SAW- ya shiga cikin salla a cikin jam’i a matsayin limami kuma yana son tsawaita shi, don haka idan ya ji kukan yaron, sai ya saukake masa saboda tsoron kar tsawaitawa ya yi wa mahaifiyarsa wahala. Domin zuciyarta tana shagaltuwa da ɗanta.