share_as_image
share_as_text
add_explanation
remove_explanation
Daga Ibn Umar -Allah ya yarda da su- ya ce Manzon Allah SAW ya ce: "Mafi Qaryar Qarya cewa a Mutum ya nunawa Idanuwansa abunda basu gani ba"
Ingantacce ne - Buhari ne ya rawaito shi
Mafarki na gari daga Allah ne, mummunan mafarki kuwa daga Shaiɗan ne, idan ɗayanku ya yi mummunan mafarkin da yake jin tsoronsa to ya yi tofi a hagunsa, kuma ya nemi tsarin Allah daga sharrinsa, to cewa shi ba zai cutar da shi ba
Duk wanda ya gan ni a cikin mafarki zai gan ni a farke - ko kuma kamar ya gan ni a farke - Shaidan ba zai yi koyi da ni ba.
Idan lokaci ya gabato, ganin mai imani ba shi da makaryaci, kuma ganin mumini bangare ne na bangarori arba’in da shida na annabci.” Kuma a cikin wata ruwaya: "Na yi imani kai mai hangen nesa ne, na yi imani kana da hadisi
Idan ɗayanku ya ga wani abu a mafarkinsa da yake son sa to shi daga Allah ne, sai ya godewa Allah a kansa kuma ya bada labarin shi, idan kuma ya ga wanin hakan daga abinda yake ƙi, to kawai shi daga Shaiɗan ne, to sai ya nemi tsari daga sh...