Daga Abu Sa'id -Allah ya yarda da shi zuwa ga manzon Allah: "Al-janna da Wuta sunkai Qara, sai wuta ta ce: ni ta Masu jabberanci ce da Masu girman kai, ita kuma Al-janna Sai ta ce: ni ta Raunanan Mutane da Miskinan su ce" Ingantacce ne - Muslim ne ya rawaito shi