Daga Anas Bn Malik -Allah ya yarda da shi- ya ce: Manzon Allah SAW ya yi Hajji akan tsohon Siddi, da shinfixa wacce bata wuce Dirhami Huxu ba ko batama kai ba sannan ya ce: "Ya Ubangiji ina rokonka hajji ba don ganin idon Mutane ba ko don Mutane suji" Ingantacce ne - Ibnu Majah ne ya Rawaito shi