share_as_image
share_as_text
add_explanation
remove_explanation
Daga Jabir -Allah ya yarda da shi- ya ce: "Manzon Allah SAW ya kasance yana Sallah akan abun Hawansa, ko ina tayi da shi idan kuma ya so yin Farillah ya sauka sai ya fuskanci Al-qibla"
Ingantacce ne - Buhari ne ya rawaito shi
Wanda ya riski raka'a daya ta safiya kafin rana ta fito to ya riga ya waye, kuma duk wanda ya riski raka'ar la'asar kafin rana ta fadi, to ya san zamani
Ya Manzon Allah, Banyi Sallar La'asar ba har rana ta kusa faduwa, sai Annabi ya ce: "na rantse da Allah ban sallace ta ba, sai muka tashi zuwa Buthan, sai yayi Alwala don yin Sallah, Muma mukai Alwala don yin haka, sai mukai Sallah La'asar ...
Lallai Manzon Allah SAW ya kasance idan yayi tafiya sai ya so yin nafila sai ya kalli Al-qibla da Taguwarsa, sai yai Kabbara, sannan yayi sallah duk inda abunda abun hawansa yayi da shi
Jibrilu ya sauka, don haka na yi imani, don haka na yi salla tare da shi, sannan na yi salla tare da shi, sannan na yi salla tare da shi, sannan na yi salla tare da shi, sannan na yi salla tare da shi