Daga Nana Aisha Allah ya yarda da ita daga Manzon Allah SAW cewa shi yana cewa: "Allah baya karvar Sallar Wacce ta isa Haila sai da Hijabi" Ingantacce ne - Ibnu Majah ne ya Rawaito shi - Al-Tirmithi Ya Rawaito shi - Abu Daud Ya Rawaito shi - Ahmad ne ya rawaito shi