Daga Jabir -Allah ya yarda da shi cewa Manzon Allah tsira da amincin Allah su qara tabbata a gare shi ya ce:ya hanaMutum ya sanaya Takalmi yana tsaye Ingantacce ne - Ibnu Majah ne ya Rawaito shi - Al-Tirmithi Ya Rawaito shi - Abu Daud Ya Rawaito shi